🌐 Language
'Olelo Hawai'iAfaan Oromoobahasa IndonesiaBelarusianBrezhonegCebuanoChamorroChichewachiShonaChongthuCiyawoDanskDeutschEestiEnglishEspañolEsperantoeʋegbeFrançaisHausaHrvatskiIgboIlocanoItalianoKikuyuKiswahiliKiyombiKreyòl AyisyenLatinaLatviešulietuviųLingálaLugandaMagyarMahasuiMāoriNederlandsNorskPohnpeianPolskiPortuguêsQach’abelRomaniRomânăSanskritSetswanaShqipsrpski jezikSuomiSvenskaTagalogTiếng ViệtTonganTwiTürkçeUyghur tiliYorùbáÍslenskaČeštinaБългарскиРусскийУкраїнськаעבריתاردوالعربيةفارسیكوردی سۆرانیअहिराणी‎नेपालीभद्रवाही‎मराठीमानक हिन्दी‎हरियाणवी‎অসমীয়াবাংলাਪੰਜਾਬੀગુજરાતીଓଡ଼ିଆ‎தமிழ்తెలుగుಕನ್ನಡമലയാളംไทยဗမာἙλληνική中文日本語한국어+ All languages
See More Jesus

Menene Littafi Mai Tsarki Yake Cewa Game da Sani? — Rayuwa Da Shi · Nassosin KJV tare da Lambobin Strong — Jarrabawar Littafi Mai Tsarki

For each reference below, choose what that verse teaches. Your score appears at the end.

This is the graded quiz. Pass it to earn credit toward your Ministry Certificate of Endorsement.

Karin Magana 1:7 — Tsoron Ubangiji shi ne masomin ilimi, amma wawaye sun rena hikima da ________.
horo
masifa
biya
Karin Magana 2:4 — in ka neme shi yadda ake neman ________ ka kuma neme shi kamar yadda ake neman ɓoyayyiyar dukiya
abinci
baƙin
azurfa
Karin Magana 2:5 — to, za ka gane ________ Ubangiji ka kuma sami sanin Allah.
tsoron
horo
farin
Yaƙub 1:5 — In waninku ya ________ hikima, ya kamata yă roƙi Allah, mai bayarwa hannu sake ga kowa ba tare da gori ba, za a kuwa ba shi.
laifi
rasa
hukunta
Karin Magana 18:15 — Zuciya mai la’akari kan nemi sani; kunnuwan mai ________ kan bincika don yă koya.
magana
mugunta
hikima
Zabura 94:10 — Shi da yake yi wa ________ horo ba ya hukunci ne? Shi da yake koya wa mutum ba shi da sani ne?
al’ummai
rana
farin
Zabura 25:9 — Yakan bi da masu ________ cikin abin da yake daidai ya kuma koyar da su hanyoyinsa.
tawali’u
cikakke
wauta
Hosiya 6:3 — Bari mu yarda da Ubangiji; bari mu nace gaba don mu yarda da shi. Muddin rana tana fitowa, zai bayyana; zai zo mana kamar ruwan bazara, kamar ruwan saman ________ da yake jiƙe ƙasa.”
farko
fara
girmama
Yohanna 7:17 — Duk wanda ya zaɓi yin nufin Allah, zai ________ ko koyarwata daga Allah ce, ko kuwa don kaina ne nake magana.
bayyana
gane
cika
Mattiyu 11:29 — Ku ɗauki karkiyata a kanku, ku kuma yi koyi da ni, gama ni mai ________ ne marar girman kai, za ku kuwa sami hutu don rayukanku.
cikakke
hukuncin
tawali’u
2 Bitrus 3:18 — Sai dai ku yi girma cikin ________ da sanin Ubangijinmu da Mai Cetonmu Yesu Kiristi. A gare shi ɗaukaka ta tabbata yanzu da har abada! Amin.
alheri
farko
dole
2 Bitrus 1:5 — Saboda haka, ku yi iyakar ƙoƙari ku ƙara wa ________ nagarta; ga nagarta kuwa, ku ƙara mata sani;
bangaskiyarku
haifa
annabi
Karin Magana 10:14 — Mai hikima kan yi ajiyar sani, amma ________ wawa kan gayyaci lalaci.
ƙarfi
bakin
kunya
Karin Magana 15:14 — Zuciya mai la’akari kan nemi sani, amma bakin wawa ________ ce ke ciyar da shi.
wauta
haƙuri
shan
Kolossiyawa 1:10 — Ta haka za ku yi rayuwa wadda ta dace da Ubangiji, ku kuma ________ shi a ta kowace hanya, kuna yin aiki mai kyau ta kowace hanya, kuna kuma yin girma cikin sanin Allah.
bautar
gamshe
haƙuri
Filibbiyawa 1:9 — Addu’ata ita ce ƙaunarku tă yi ta cin gaba da ƙaruwa cikin ________ da kuma zurfin ganewa
kaɗai
sani
farko
1 Korintiyawa 8:1 — To, game da abincin da aka miƙa hadaya ga ________ kuwa. Mun san cewa dukanmu muna da ilimi. Ilimi yakan kawo girman kai, amma ƙauna takan gina.
tsarkaka
harsuna
gumaka
Karin Magana 3:6 — cikin dukan hanyoyinka ka ________ da shi, zai kuwa sa hanyoyinka su miƙe.
rawanin
ado
amince
Zabura 119:66 — Ka koya mini sani da kuma hukunci mai kyau, gama na gaskata a ________.
hanyoyinsa
umarnanka
zukatansu
Karin Magana 24:5 — Mutum mai hikima yana da iko sosai, kuma mutum mai ________ yakan ƙaru da ƙarfi;
adalci
sani
ƙauna
2 Korintiyawa 10:4 — Makaman da muke yaƙi da su, ba ________ na duniya ba ne. Sai dai na ikon Allah ne, masu rushe wuraren mafaka masu ƙarfi.
iyayensu
labarin
makamai
2 Korintiyawa 10:5 — Muna ka da masu gardama da kowane ________ ɗaga kai da yake kafa kansa gāba da sanin Allah, muna kuma jan hankalin kowa ga bautar Kiristi.
wuraren
tunanin
cinikinki
2 Korintiyawa 4:6 — Domin shi Allah wanda ya ce, “Bari haske yă haskaka daga ________,” ya sa haskensa ya haskaka a cikin zukatanmu, don yă ba mu hasken sanin ɗaukakar Allah a fuskar Kiristi.
ƙauna
tuna
duhu
Afisawa 6:17 — Ku kuma ɗauki ________ kwano na ceto, da takobin Ruhu, wato, Maganar Allah.
hular
ƙeta
haƙuri
Malaki 2:7 — “Gama ya kamata leɓunan firist su kiyaye ilimi, ya kamata kuma mutane su nemi umarni daga bakinsa, domin shi ne manzon Ubangiji ________.
al’ummai
Maɗaukaki
kwana
Karin Magana 15:2 — ________ mai hikima kan yi zance mai kyau a kan sani, amma bakin wawa kan fitar da wauta.
tsawata
Harshen
amfani
1 Bitrus 3:15 — Sai dai a cikin zukatanku ku keɓe Kiristi a matsayin Ubangiji. A kullum, ku kasance a shirye ku ba da amsa ga duk wanda yake neman ku ba da dalilin wannan begen da kuke da shi. Amma ku yi wannan cikin ________ da ladabi
sauƙinkai
cikakke
tawali’u
2 Timoti 2:15 — Ka yi iyakacin ƙoƙarinka ka gabatar da kanka a gaban Allah a matsayin wanda aka amince da shi, ma’aikaci wanda ba shi da dalilin jin kunya wanda kuma yake ________ kalmar gaskiya daidai.
rayuwar
fassara
tuba
Daniyel 11:32 — Ta wurin ________ baki zai gurɓata waɗannan da suka karya alkawari, amma mutanen da suka san Allahnsu za su yi tsayin daka su yi jayayya da shi.
amfani
daɗin
shuka

← Back to the study