🌐 Language
'Olelo Hawai'iAfaan Oromoobahasa IndonesiaBelarusianBrezhonegCebuanoChamorroChichewachiShonaChongthuCiyawoDanskDeutschEestiEnglishEspañolEsperantoeʋegbeFrançaisHausaHrvatskiIgboIlocanoItalianoKikuyuKiswahiliKiyombiKreyòl AyisyenLatinaLatviešulietuviųLingálaLugandaMagyarMahasuiMāoriNederlandsNorskPohnpeianPolskiPortuguêsQach’abelRomaniRomânăSanskritSetswanaShqipsrpski jezikSuomiSvenskaTagalogTiếng ViệtTonganTwiTürkçeUyghur tiliYorùbáÍslenskaČeštinaБългарскиРусскийУкраїнськаעבריתاردوالعربيةفارسیكوردی سۆرانیअहिराणी‎नेपालीभद्रवाही‎मराठीमानक हिन्दी‎हरियाणवी‎অসমীয়াবাংলাਪੰਜਾਬੀગુજરાતીଓଡ଼ିଆ‎தமிழ்తెలుగుಕನ್ನಡമലയാളംไทยဗမာἙλληνική中文日本語한국어+ All languages
See More Jesus

Me Littafi Mai Tsarki Ya Ce Game da Kamewa (Temperance)? — Tushen · Nassosin KJV tare da Lambobin Strong — Jarrabawar Littafi Mai Tsarki

For each reference below, choose what that verse teaches. Your score appears at the end.

This is the graded quiz. Pass it to earn credit toward your Ministry Certificate of Endorsement.

Galatiyawa 5:22-23 — Amma amfanin da Ruhu yake bayar shi ne ƙauna, farin ciki, salama, ________, kirki, nagarta, aminci
bautar
yisti
haƙuri
1 Sarakuna 21:1-4 — Ana nan bayan haka sai waɗannan abubuwa suka faru. ________ mutumin Yezireyel yana da gonar inabi a Yezireyel, a yankin Samariya, kusa da gidan Sarki Ahab.
Hiram
Nabot
Ramot
1 Sarakuna 21:7 — Yezebel matarsa ta ce, “Yaya kake yi kamar ba kai ne sarki Isra’ila ba? Tashi ka ci abinci! Ka yi farin ciki. Zan ba ka ________ inabin Nabot mutumin Yezireyel.”
gonar
abokin
addu’a
1 Sarakuna 21:20 — Ahab ya ce wa Iliya, “Wato, ka same ni kuma, ________ gābana!” Sai ya amsa ya ce, “Na same ka, domin ka sayar da kanka ga yin mugunta a gaban Ubangiji.
abokin
iyalin
abokan
1 Sarakuna 21:25 — (Babu wani mutum kamar Ahab, wanda ya ba da kansa ga aikata ________ a gaban Ubangiji. Yezebel matarsa ce ta zuga shi.
mugunta
hikima
farin
1 Sama'ila 15:24 — Sai Shawulu ya ce wa Sama’ila, “Na yi zunubi, na ƙi bin ________ Ubangiji, na kuma ƙi bin maganarka. Na ji tsoron mutane ne shi ya sa na bi maganarsu.
wahala
rigar
umarnin
2 Bitrus 2:15 — Sun bar miƙaƙƙiyar hanya suka bauɗe suna bin hanyar Bala’am ɗan Beyor, wanda ya yi ƙaunar hakkin ________.
biyayya
mugunta
ƙauna
Farawa 3:6 — Sa’ad da macen ta ga ’ya’yan ________ suna da kyau don abinci, abin sha’awa ga ido, abin marmari kuma don samun hikima, sai ta tsinka ta ci, ta kuma ba da waɗansu wa mijinta wanda yake tare da ita, shi ma ya ci.
mace
tumaki
itacen
2 Sama'ila 11:2-4 — Wata rana da yamma, Dawuda ya tashi daga gadonsa, ya zaga kewaye a rufin fadansa. Daga rufin ya ga wata mace tana wanka. Matar ________ ce ƙwarai.
kyakkyawa
tausayi
banmamaki
Ibraniyawa 5:8 — Ko da yake shi ɗa ne, ya yi ________ ta wurin shan wahala
rashin
bayyana
biyayya
Filibbiyawa 2:8 — Aka kuma same shi a kamannin mutum, ya ƙasƙantar da kansa ya kuma zama mai ________ wadda ta kai shi har mutuwa, mutuwar ma ta gicciye!
daidai
biyayya
taƙama
1 Bitrus 2:22-23 — “Bai taɓa yin laifi ba sam, ba a kuma sami ________ a bakinsa ba.”
ƙarshe
ƙarya
haƙuri
2 Bitrus 1:5-6 — Saboda haka, ku yi ________ ƙoƙari ku ƙara wa bangaskiyarku nagarta; ga nagarta kuwa, ku ƙara mata sani;
iyakar
mace
doka
1 Korintiyawa 9:24-25 — Ba ku sani ba cewa a gasar gudu, dukan masu gudu sukan yi gudu, amma guda ne ________ yakan sami lada? To, sai ku yi gudu yadda za ku sami lada.
Ruhu
amfani
kaɗai
Titus 2:11-12 — Gama alherin Allah mai kawo ________ ya bayyana ga dukan mutane.
ceto
kaciya
shaida
Ibraniyawa 12:16-17 — Ku lura kada wani yă zama mai fasikanci, ko marar tsoron Allah kamar Isuwa, wanda saboda ƙwaryar abinci ɗaya tak ya sayar da gādonsa na ɗan ________.
fari
rashin
mutuwa
Mai Hadishi 4:12 — Ana iya ________ ƙarfin mutum ɗaya, mutum biyu za su iya kāre kansu. Igiya riɓi uku tana da wuya tsinkawa.
al’ul
halittun
shan
1 Yohanna 2:16 — Gama duk abin da yake na duniya, kamar ________ mutuntaka, sha’awar idanunsa, da kuma taƙama da abin da yake da shi, yake kuma yi, ba daga wurin Uba suke fitowa ba sai dai daga duniya.
sha’awace-sha’awacen
ruhohi
kurciyoyi
Mattiyu 4:8-10 — Har wa yau, Iblis ya kai shi bisa wani ________ mai tsawo sosai, ya nunnuna masa dukan mulkokin duniya da darajarsu.
haikali
dutse
mace
Romawa 5:19 — Gama kamar yadda ta wurin ________ biyayyar mutum guda, mutane masu yawa suka zama masu zunubi, haka kuma ta wurin biyayyar mutum guda, mutane da yawa za su zama masu adalci.
taƙama
rashin
gāba
2 Bitrus 1:6 — ga sani kuma ku ƙara masa kamunkai; ga kamunkai kuma ku ƙara da daurewa; ga daurewa kuwa ku ƙara da ________ Allah;
rashin
tsoron
mugunta

← Back to the study