🌐 Language
'Olelo Hawai'iAfaan Oromoobahasa IndonesiaBelarusianBrezhonegCebuanoChamorroChichewachiShonaChongthuCiyawoDanskDeutschEestiEnglishEspañolEsperantoeʋegbeFrançaisHausaHrvatskiIgboIlocanoItalianoKikuyuKiswahiliKiyombiKreyòl AyisyenLatinaLatviešulietuviųLingálaLugandaMagyarMahasuiMāoriNederlandsNorskPohnpeianPolskiPortuguêsQach’abelRomaniRomânăSanskritSetswanaShqipsrpski jezikSuomiSvenskaTagalogTiếng ViệtTonganTwiTürkçeUyghur tiliYorùbáÍslenskaČeštinaБългарскиРусскийУкраїнськаעבריתاردوالعربيةفارسیكوردی سۆرانیअहिराणी‎नेपालीभद्रवाही‎मराठीमानक हिन्दी‎हरियाणवी‎অসমীয়াবাংলাਪੰਜਾਬੀગુજરાતીଓଡ଼ିଆ‎தமிழ்తెలుగుಕನ್ನಡമലയാളംไทยဗမာἙλληνική中文日本語한국어+ Dukan Harsuna
See More Jesus
Hausa

Wanene Yesu? — Kashi na 2 · Nassosin KJV tare da Lambobin Strong — Gwajin Baibul

Gwajin Baibul

Wanene Yesu? — Kashi na 2 · Nassosin KJV tare da Lambobin Strong — Gwajin Baibul

Ga kowace ayar da take a ƙasa, zaɓi abin da ayar take koyarwa. Sakamakonka zai bayyana a ƙarshe.

Wannan ita ce jarabawar da za a yi maki. Ka ci ta domin samun ƙima zuwa Takardar Amincewar Hidimarka.

Zakariya 6:12 — Ka ce masa ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, ‘Ga mutumin da sunansa ne ________, zai kuma ratse daga inda yake yă gina haikalin Ubangiji.
Reshe
girman
tsawata
Farawa 14:18 — Sai Melkizedek sarkin ________ ya kawo burodi da ruwan inabi. Shi firist ne na Allah Mafi Ɗaukaka
Yamin
Tola
Salem
Zabura 110:4 — Ubangiji ya rantse ba zai kuma canja zuciyarsa ba, “Kai firist ne har abada, bisa ga tsarin ________.”
Melkizedek
Zalmunna
Kedar
Ibraniyawa 7:1 — Wannan Melkizedek sarkin ________ ne da kuma firist na Allah Mafi Ɗaukaka. Shi ne ya sadu da Ibrahim ya albarkace shi sa’ad da Ibrahim ya dawowa daga cin nasara a bisa sarakuna
Italiya
Salem
Kefas
Ibraniyawa 7:4 — Ku dubi irin girman da ________ mana. Ko kakanmu Ibrahim ma ya ba shi kashi ɗaya bisa goma na ganima!
Salem
Melkizedek
Timoti
Ibraniyawa 7:26 — Irin wannan babban firist ne muke bukata, shi mai tsarki ne, marar aibi, mai tsabta, ba kamar mu masu zunubi ba sam. An ________ shi fiye da kome a sama.
hannun
ɗaukaka
ƙarfi
Mattiyu 26:26 — Yayinda suke cikin cin abinci, Yesu ya ɗauki burodi, ya yi ________ ya kuma kakkarya, ya ba wa almajiransa yana cewa, “Ku karɓa ku ci; wannan jikina ne.”
godiya
shan
kullum
Farawa 49:10 — Kursiyi ba zai tashi daga Yahuda ba, ba kuwa ________ mulki daga tsakani ƙafafunsa ba, sai ya zo ga wanda yake mai shi. Biyayyar al’umma kuwa tasa ce.
kurciya
sandan
arewa
2 Sama'ila 7:12 — Sa’ad da kwanakinka suka ƙare, za ka huta tare da kakanninka, zan tā da ________, na cikinka, zan kuma sa mulkinsa ya kahu.
ɗaukaka
tuna
zuriyarka
Zabura 132:11 — Ubangiji ya rantse wa Dawuda tabbataccen rantsuwa cewa ba zai janye ba cewa, “Ɗaya daga cikin ________ zan sa a kan kursiyinka
gadon
fanshe
zuriyarka
Irmiya 23:5 — “Kwanaki suna zuwa,” in ji Ubangiji, “sa’ad da zan tā da wa Dawuda ________ adalci, Sarki wanda zai yi mulki da hikima ya kuma yi abin da yake gaskiya da kuma daidai a ƙasar.
Reshen
saiwa
toka
Mattiyu 1:1 — ________ da aka rubuta game da asalin Yesu Kiristi ɗan Dawuda, ɗan Ibrahim.
taurari
Tarihin
Nassi
2 Timoti 2:8 — Ka tuna da Yesu Kiristi, wanda aka tā da shi daga ________, zuriyar Dawuda, wanda shi ne bisharata
tsarki
matattu
ƙarfi
Ru'uya ta Yohanna 22:16 — “Ni, Yesu, na aiko mala’ikana ya ba ka wannan shaida saboda ikkilisiyoyi. Ni ne Tushe da kuma Zuriyar Dawuda, da kuma Tauraron Asubahi mai ________.”
alherin
kaɗai
haske
Mattiyu 3:16 — Nan da nan da aka yi wa Yesu baftisma, sai ya fito daga ruwa. A wannan lokaci sama ya buɗe, sai ya ga Ruhun Allah yana saukowa kamar ________ ya kuwa sauka a kansa.
kurciya
magājin
tauraron
Yohanna 1:32 — Sai ________ ya ba da wannan shaida, “Na ga Ruhu ya sauko kamar kurciya daga sama ya zauna a kansa.
Yohanna
Ibrahim
Ishaya
Mattiyu 28:18 — Sai Yesu ya zo wurinsu ya ce, “An ba ni dukan ________ a sama da kuma ƙasa.
ya’ya
iko
farko
Yohanna 14:16 — Zan kuwa roƙi Uba, zai kuwa ba ku wani Mai ________ da zai kasance tare da ku har abada
Taimakon
soja
aure
Yohanna 14:26 — Amma Mai Taimako, Ruhu Mai Tsarki, wanda Uba zai aiko cikin sunana, zai koya muku kome, zai kuma ________ muku duk abin da na faɗa muku.
adalci
tuna
ƙauna
Afisawa 4:4 — Dukanku jiki ɗaya ne, kuna kuma da Ruhu guda. An ba ku ________ guda sa’ad da aka kira ku.
alherin
bege
jikin
Ibraniyawa 8:1 — Abin da muke magana a nan shi ne, muna da irin wannan babban firist, wanda ya zauna a hannun dama na ________ Maɗaukaki a sama
iyalin
koyarwa
kursiyin
Ibraniyawa 7:14 — Kowa ya san cewa Ubangijinmu ya fito ne daga zuriyar ________ ne, kuma Musa bai taɓa ce firistoci za su fito daga wannan kabila ba.
Yahuda
Nuhu
Galili
Ibraniyawa 4:14 — Saboda haka, da yake muna da babban firist mai girma wanda ya ratsa sama, Yesu Ɗan Allah, bari mu riƙe bangaskiyan nan wadda muke ________ da ƙarfi.
taurin
garkuwar
shaidawa

← Koma zuwa nazarin